Gaskiya Dokin Karfe

Galadima.com.ng Domin sharhi kan al amuran yau da kullum

Kotu ta dakatar da abba daga takara

KWANKWASIYYA TA RUSHE A KANO KOTU TA KWACEWA ABBA TAKARA TA BAWA IBRAHIM LITTLE.
Labari da dumi dumin sa, wata kotun taraiya mai zama a kan titin Court Road dake Kano ta kwace takarar Gwamna daga hannun Abba Kabir Yusuf dan kungiyar Kwankwasiyya inda ta mikawa Alhaji Ibrahim Al-amin Little bisa rashin gaskiya da aka yi wajen zaben fidda gwani na jam'iyar PDP.
Toh tusa fa ta kwacewa bodari, kuma a daidai gabar nan babu wata dama sai dai mu taya mai Girma Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje OFR murnar lashe zaben sa na ranar asabar.
Alhamdulillah Kano Ta Ganduje Ce!
Salihu Tanko Yakasai
Special Adviser Media
Government House Kano
March 4, 2019.