RALIYA-23
.
Batasan lokacin da ta silale kasa ta fadi ba"
me yiwuwa tafiyar kenan" watakila kuma ta sake farfadowa to amma wannan matsalarta ce! Barayi uku suka shiga cikin dakin bata kashe wuta ba" bangis ba yason yawan surutu idan ana aiki yace
Ita wannan rasuwa ma tayi" tun kafin tajira mu
muzo mu kashe ta da kanmu...?"
Lado ya harare ta a fusace tana kwance shirim
kamar giwa a kasa fuskarta ta cunkushe tayi
murtuk yace dasu
taci sa'a da ta mutu tun kafin tasha wahala"
.
Batasan lokacin da ta silale kasa ta fadi ba"
me yiwuwa tafiyar kenan" watakila kuma ta sake farfadowa to amma wannan matsalarta ce! Barayi uku suka shiga cikin dakin bata kashe wuta ba" bangis ba yason yawan surutu idan ana aiki yace
Ita wannan rasuwa ma tayi" tun kafin tajira mu
muzo mu kashe ta da kanmu...?"
Lado ya harare ta a fusace tana kwance shirim
kamar giwa a kasa fuskarta ta cunkushe tayi
murtuk yace dasu
taci sa'a da ta mutu tun kafin tasha wahala"
domin ya fiye mata sauki"
Duk da haka saida ya sa kafa ya take hannunta
dake malale a gefe guda" hannun ya bayar da
wani sauti karass!!
Alamar karyewar kashi" yasan cewar idan ma
likimo tayi to dole ne ta farko" ganin ko motsi
bata yi ba" sai ya basu umarni suka fara birkice
kayan dakin" A cikin 'yan tsirarun mintoci suka kwaso duk wata tsohuwar ajiya da matar tayi" kudinta da sarkokinta masu daraja" duk sunzo hannu" Ganin cewar lokaci yana kara nisa" sai Lado yaduba agogo yace
"mu fita hakan nan tunda mun sami abinda muke so"
ya zuba tarkacen da suka kwasa a dakin hajiya
tabawa a cikin jakar da suka dauko a dakin su
jiniya da idon gwal" suka fice har zasu kama
gabansu sai bala ya nuna dakin da bakuwa
Asabe take"
"bamu caje wannan dakin ba"
Bangis ya kalli dakin a kulle" yace dasu"
ba sauran wata tsiya da zamu samu iyakar yaranta kenan su uku kuma duk mun caje su"
Bala yace"
"Duk da haka ya kamata mu karashe aikin mu
tunda dai munzo daki na karshe" ko babu komai a ciki ya kamata mu tabbatar kafin mu tafi" Lado ya sake duba agogo" sannan yace da su cikin kosawa"
"lokaci yayi nisa" in zaku shiga ku bude mana
menene kuma na wani tsayawa jayayya"
Bangis yasa kafa ya banki kofar a fusace yana
kunkuni" domin kuwa ya gaji kuma tsammaninsa
baza'a sami wani abu ba" tunda dai ba sauran
wani mutum wanda bai caje ba" baya so ya balle kofa ba'a samu komai a ciki ba"
Balle kofar keda wuya sai Asabe ta kwatsama ihu iyakar karfinta" dama tana tsaye tana sauraren hirar da suke yi ta jikin kofar" ihun da tayi shiyafi basu haushi" domin kuwa sun tsani kwarmato da tonon asiri" idan suna aiki" nan da nan lado yayi sauri yaje inda ragowar itacen suke ya zabo nashi
Bala da ya karya nashi tuni shima yaje ya kara
daya" suka wuce bangis wanda ya dawo baya"
domin dauko nashi sabon icen"
Barayin uku suka taru waje daya" suka sa Asabe a tsakiya suka fara casa ta" daga waje wadanda ke a cikin gidajensu suna jiwo karar duka tim!! Tim!!! Kamar sun sami katifar ciyawa 'yar sale"
tunanin dake a zuciyar Asabe a lokacin da barayin ke farfasa mata jiki" shine akwatin kudinta dake tsakar dakin" ta kai hannu domin ta sake dafa akwatin kafin ta mutu"
Ganin haka sai kartin uku suka tsaya cikin
mamaki suna kallonta" domin kuwa sun san
cewar indai ba wani abin arziki ke cikin akwatin
ba" to zaiyi wahala ace ana yiwa mutum caji
yakai hannu yana kokarin ya taba wani abu"
Asabe ta yunkura duk da karairayewar da jikinta yayi" domin kuwa a cikin minti daya da sukayi da fara lallasata" sun karya mata cinyoyi da kuma hakarkari guda shida" sai kuma lado wanda ya karya mata hanci" a wani wawan duka na farko da ya fara kai mata a fuska"
Duk da haka saida ya sa kafa ya take hannunta
dake malale a gefe guda" hannun ya bayar da
wani sauti karass!!
Alamar karyewar kashi" yasan cewar idan ma
likimo tayi to dole ne ta farko" ganin ko motsi
bata yi ba" sai ya basu umarni suka fara birkice
kayan dakin" A cikin 'yan tsirarun mintoci suka kwaso duk wata tsohuwar ajiya da matar tayi" kudinta da sarkokinta masu daraja" duk sunzo hannu" Ganin cewar lokaci yana kara nisa" sai Lado yaduba agogo yace
"mu fita hakan nan tunda mun sami abinda muke so"
ya zuba tarkacen da suka kwasa a dakin hajiya
tabawa a cikin jakar da suka dauko a dakin su
jiniya da idon gwal" suka fice har zasu kama
gabansu sai bala ya nuna dakin da bakuwa
Asabe take"
"bamu caje wannan dakin ba"
Bangis ya kalli dakin a kulle" yace dasu"
ba sauran wata tsiya da zamu samu iyakar yaranta kenan su uku kuma duk mun caje su"
Bala yace"
"Duk da haka ya kamata mu karashe aikin mu
tunda dai munzo daki na karshe" ko babu komai a ciki ya kamata mu tabbatar kafin mu tafi" Lado ya sake duba agogo" sannan yace da su cikin kosawa"
"lokaci yayi nisa" in zaku shiga ku bude mana
menene kuma na wani tsayawa jayayya"
Bangis yasa kafa ya banki kofar a fusace yana
kunkuni" domin kuwa ya gaji kuma tsammaninsa
baza'a sami wani abu ba" tunda dai ba sauran
wani mutum wanda bai caje ba" baya so ya balle kofa ba'a samu komai a ciki ba"
Balle kofar keda wuya sai Asabe ta kwatsama ihu iyakar karfinta" dama tana tsaye tana sauraren hirar da suke yi ta jikin kofar" ihun da tayi shiyafi basu haushi" domin kuwa sun tsani kwarmato da tonon asiri" idan suna aiki" nan da nan lado yayi sauri yaje inda ragowar itacen suke ya zabo nashi
Bala da ya karya nashi tuni shima yaje ya kara
daya" suka wuce bangis wanda ya dawo baya"
domin dauko nashi sabon icen"
Barayin uku suka taru waje daya" suka sa Asabe a tsakiya suka fara casa ta" daga waje wadanda ke a cikin gidajensu suna jiwo karar duka tim!! Tim!!! Kamar sun sami katifar ciyawa 'yar sale"
tunanin dake a zuciyar Asabe a lokacin da barayin ke farfasa mata jiki" shine akwatin kudinta dake tsakar dakin" ta kai hannu domin ta sake dafa akwatin kafin ta mutu"
Ganin haka sai kartin uku suka tsaya cikin
mamaki suna kallonta" domin kuwa sun san
cewar indai ba wani abin arziki ke cikin akwatin
ba" to zaiyi wahala ace ana yiwa mutum caji
yakai hannu yana kokarin ya taba wani abu"
Asabe ta yunkura duk da karairayewar da jikinta yayi" domin kuwa a cikin minti daya da sukayi da fara lallasata" sun karya mata cinyoyi da kuma hakarkari guda shida" sai kuma lado wanda ya karya mata hanci" a wani wawan duka na farko da ya fara kai mata a fuska"
GLO:- 1.2GB Data Akan #200
A haka kamar wacce suka ciro daga hadarin jirgin sama" ta ko'ina a jikinta sai barar da jini yake yi ta dafe akwatin" sannan ta fashe da kukan nadama"
A lokaci guda ta tuno da mijinta balarabe" Adalin mutum mai hankuri" wanda ke gudun haram da duk wani kyale-kyalen duniya" hakika balarabe yayi gaskiya da yasha sanar da ita cewar Samun duniya ba wani abin dogoro bane" saboda koka samu sauran bil'adama bazasu taba barinka ka huta hankalinka ya kwanta ba" ga barayi a ko'ina ga 'yan damfara" ga talakawa 'yan maula dake zagin wanda baya alheri" ga ciwo da matsalolin rayuwa"
Babu shakka samun lahira da kuma guzurin alheri shine mafita ga dan adam!!
Asabe ta janye hannunta daga kan akwatin a
daidai lokacin ne kuma ranta ya janye da sauri
yabar jikinta" ta tarwatse tayi dai dai a gaban
barayin kowanne dauke da iccen aiki" suna ta
numfashi domin kuwa sun sha wahalar aikin duka a wajen Asabe fiye da sauran mutanen gidan" Barayin suka kalli juna cikin kaduwa" domin kuwa a iya shekarun da suka yi suna wannan muguwar sana'a basu taba ganin wani dan adam ko mace ko namiji wanda yayi irin wannan mutuwa mai cike da ban tausayi ba" irin na Asabe"
kukan da tayi a daidai lokacin da zata mutu da
kuma wani tunani da suka ga tayi shiru tana yi"
shiyafi komai sanyaya jikin su"
"menene a cikin akwatin wanda har ya sata
nadamar rabuwa dashi?"
Lado wanda ya fisu jan hali da karfin zuciya"
shiya fara dukawa ya kama akwatin nan da nan
ya bude" sannan ya wangame murfin"
Barayin uku suka ja baya a tsorace a lokacin da
suka ci karo da sababbin Dalolin Amurka
wadanda ke ta walwali a daure bandir bandir sai kace gilasai a cikin ruwa.
.
Sautin harbe-harben dindigogin dake amsa
kuwwa a cikin daren shiya farfado da barayin
daga suman tsayen da sukayi" nan da nan suka
dawo hayyacinsu harbin dake tasowa a waje
shiya ganar dasu cewar 'yan sanda aka yiwa
waya suka zo" gashi kuma sunyi sakaci 'yan
sanda sun ritsa su a cikin gidan"
to amma kuma ba harbe-harben yafi damunsu
ba" wadannan makudan kudi dake cike da akwati sune abin damuwar" domin abin yazo musu abazata" suda suka zo neman 'yan sarkoki da kuma 'yan kudin da mata ke ajiyewa sai gashi sa'a ta hau kai" wannan ma ya wuce sa'a ya zama fatahi"
domin wadannan kudi sunyi yawa ko gwamnati
ta same su" sun isheta kasafin wani bangare na aikin raya kasa dazai taimaki miliyoyin mutane" sai gashi mutum uku sun tsince su ba zato" ba tsammani"
Suka dubi gawar matar dake a kwance a
gabansu" basu ga laifinta ba a halin yanzu da
take kokarin sake taba akwatin kafin ta mutu"
tana kuka domin kuwa ita kadai tasan abinda ke ciki" menene abin yi yanzun ?
"A lokaci guda suka kai hannu kowa yana kokarin ya rufe akwatin ya dauka" to amma kuma Lado yafi su zalama kuma tunda shine madugun tafiyar" dole suka bar mishi ya rufe akwatin ya sungumeshi ya kankame suka kalli juna" kamar suna tsammanin zai tashi da kudin sama"
"Aka sake harba bindiga a waje" sai a lokacin
suka tuna cewar akwai fa 'yan sanda a waje suna jiran fitowarsu
Bala ya fara bude baki yayi magana tun ganin
abin al'ajabi amma sauran sai zufa (gumi) suke
yi suna ajiyar zuciya"
"Akwai 'yan sanda a waje suna jiranmu" ta wacce hanya zamu bi mu gudu?"
Lado yace da su
"kowa yayi kokarin yasha da kafarsa" ni dai
nasan cewar ko ruwan harsashi zasu yi mani saina sha da wannan akwatin" don haka wanda
yakai labari ya sameni a gida mu raba kudin" idan kuna da sauran shan ruwa a gaba" idan kuma kwananku ya kare kunga shinkenan bama bukatar kason kudi" sun zama nawa ni kadai"
Basu san abinda Lado ya dogara dashi ba" da yafadi haka" domin kuwa har wani murmushin
yadda dakai yake yi" to koma dai wacce hanya
Zaibi ya gudu" suma zasu bi duk da basu dogara da komai ba"
su dukansu kowanne yana da bindiga" to amma kuma idan zasu fito aikin dare basu cika daukar bindiga ba" kuma musamman idan mace zasu kaiwa ziyara"
sau da yawa aiki da bindiga yakan zo da
matsaloli" domin kuwa wata mace idan aka nuna mata bindiga tsoro da rudewa yakan sa ta
dabirce ta kasa ciro kudi ko sarka ta bayar"
kuma ba lallai bane a san inda ta boye su" wata
kuma da taji an harba bindigar zata suma ko
bango aka harba tun mafin ma azo kanta" kuma idan bata a cikin hayyacinta" babu yadda za'ayi ta ciro Alheri ta bayar"
Akwai lokutan da basu san suyi kisa a wajen aiki" shiyasa basu dauko bindiga akai-akai" sun fi jin dadin aiki da danyen icce mai kaya" duk wanda suka sashi a tsakiya suka fara caji" dole ne ya fadi inda kudi suke" kuma ba maganar kisa" indai ba kwanan mutum ya kare ba" zasu bar mutum da ranshi" amma kuma tsamin jiki wannan kuma ba'a magana"
shiyasa suke fargabar fita su doshi jami'an tsoro basu da makami a hannunsu" to amma kuma da suka ga Lado yayi waje bai damu ba" dauke da akwatin kudin sai suka bi bayanshi babu wanda yake waiwaiyar karamar jakar da suka amsa awajen karuwan" suka barta a yashe a tsakiyar
gidan suka yi waje da gudu"
A daidai lokacin ne sukaji an sake yin harbi sau
daya a waje" suka bi ta kofar gidan suka fadi kasa" suna
rarrafa a lokacin da suka fita" sunyi baifi taku
biyar ba sai wani harsashin bindiga ya fado a
cikinsu tare da tartsatsin wuta" nan da nan suka tarwatse kowa ya kama nashi wajen"
"Yan sanda dake a boye a jikin bangon
makwabtan Hajiya tabawa suka firfito da gudu
suka bi barayin uku"
Ganin sun warwartsu kowa yabi hanyarshi sai
'yan sanda biyu suka bi bangis" 'yan sanda uku
suka bi bala" daya kuma yabi lado"
'yan sandan dake biye da bangis suka fara daka mashi tsawa" sai wani ya sakar mashi wuta akafa" kafin ya fadi ne kuma sai wani mara hakuri a cikin 'yan sandan ya saki tashi bindigar ta sami bangis a fankacecen bayan shi" harsashin ya huda shi ya fita da gudu yaje can gaba ya sami wata falwaya a bakin hanya ya fasata ya shiga ciki" bangis yayi koli-koli ya fado kasa" A lokacin babu wani abu dake dauke da sauran rai ajikinshi"
"yan sandan dake biye da bala suma sun
cimmashi" amma kuma ganin yaki tsayawa kuma yana tayi masu yawo da hankali a cikin wani lungu" sai suka ji haushi suka sakar mashi harsasan bindigogin dake hannunsu"
A lokaci guda kuma suka same shi" harsashi na daya ya sameshi a kafada" harsashi na biyu ya same shi a kokon kai" harsashi na uku yabi ta jikin wuyanshi yayi awon gaba da wata jijiya suka kara gaba tare"
Gawar bala ta juya sau biyu ta fada cikin wata
katuwar kwata" a lokacin da 'yan sandan suka
A lokaci guda ta tuno da mijinta balarabe" Adalin mutum mai hankuri" wanda ke gudun haram da duk wani kyale-kyalen duniya" hakika balarabe yayi gaskiya da yasha sanar da ita cewar Samun duniya ba wani abin dogoro bane" saboda koka samu sauran bil'adama bazasu taba barinka ka huta hankalinka ya kwanta ba" ga barayi a ko'ina ga 'yan damfara" ga talakawa 'yan maula dake zagin wanda baya alheri" ga ciwo da matsalolin rayuwa"
Babu shakka samun lahira da kuma guzurin alheri shine mafita ga dan adam!!
Asabe ta janye hannunta daga kan akwatin a
daidai lokacin ne kuma ranta ya janye da sauri
yabar jikinta" ta tarwatse tayi dai dai a gaban
barayin kowanne dauke da iccen aiki" suna ta
numfashi domin kuwa sun sha wahalar aikin duka a wajen Asabe fiye da sauran mutanen gidan" Barayin suka kalli juna cikin kaduwa" domin kuwa a iya shekarun da suka yi suna wannan muguwar sana'a basu taba ganin wani dan adam ko mace ko namiji wanda yayi irin wannan mutuwa mai cike da ban tausayi ba" irin na Asabe"
kukan da tayi a daidai lokacin da zata mutu da
kuma wani tunani da suka ga tayi shiru tana yi"
shiyafi komai sanyaya jikin su"
"menene a cikin akwatin wanda har ya sata
nadamar rabuwa dashi?"
Lado wanda ya fisu jan hali da karfin zuciya"
shiya fara dukawa ya kama akwatin nan da nan
ya bude" sannan ya wangame murfin"
Barayin uku suka ja baya a tsorace a lokacin da
suka ci karo da sababbin Dalolin Amurka
wadanda ke ta walwali a daure bandir bandir sai kace gilasai a cikin ruwa.
.
Sautin harbe-harben dindigogin dake amsa
kuwwa a cikin daren shiya farfado da barayin
daga suman tsayen da sukayi" nan da nan suka
dawo hayyacinsu harbin dake tasowa a waje
shiya ganar dasu cewar 'yan sanda aka yiwa
waya suka zo" gashi kuma sunyi sakaci 'yan
sanda sun ritsa su a cikin gidan"
to amma kuma ba harbe-harben yafi damunsu
ba" wadannan makudan kudi dake cike da akwati sune abin damuwar" domin abin yazo musu abazata" suda suka zo neman 'yan sarkoki da kuma 'yan kudin da mata ke ajiyewa sai gashi sa'a ta hau kai" wannan ma ya wuce sa'a ya zama fatahi"
domin wadannan kudi sunyi yawa ko gwamnati
ta same su" sun isheta kasafin wani bangare na aikin raya kasa dazai taimaki miliyoyin mutane" sai gashi mutum uku sun tsince su ba zato" ba tsammani"
Suka dubi gawar matar dake a kwance a
gabansu" basu ga laifinta ba a halin yanzu da
take kokarin sake taba akwatin kafin ta mutu"
tana kuka domin kuwa ita kadai tasan abinda ke ciki" menene abin yi yanzun ?
"A lokaci guda suka kai hannu kowa yana kokarin ya rufe akwatin ya dauka" to amma kuma Lado yafi su zalama kuma tunda shine madugun tafiyar" dole suka bar mishi ya rufe akwatin ya sungumeshi ya kankame suka kalli juna" kamar suna tsammanin zai tashi da kudin sama"
"Aka sake harba bindiga a waje" sai a lokacin
suka tuna cewar akwai fa 'yan sanda a waje suna jiran fitowarsu
Bala ya fara bude baki yayi magana tun ganin
abin al'ajabi amma sauran sai zufa (gumi) suke
yi suna ajiyar zuciya"
"Akwai 'yan sanda a waje suna jiranmu" ta wacce hanya zamu bi mu gudu?"
Lado yace da su
"kowa yayi kokarin yasha da kafarsa" ni dai
nasan cewar ko ruwan harsashi zasu yi mani saina sha da wannan akwatin" don haka wanda
yakai labari ya sameni a gida mu raba kudin" idan kuna da sauran shan ruwa a gaba" idan kuma kwananku ya kare kunga shinkenan bama bukatar kason kudi" sun zama nawa ni kadai"
Basu san abinda Lado ya dogara dashi ba" da yafadi haka" domin kuwa har wani murmushin
yadda dakai yake yi" to koma dai wacce hanya
Zaibi ya gudu" suma zasu bi duk da basu dogara da komai ba"
su dukansu kowanne yana da bindiga" to amma kuma idan zasu fito aikin dare basu cika daukar bindiga ba" kuma musamman idan mace zasu kaiwa ziyara"
sau da yawa aiki da bindiga yakan zo da
matsaloli" domin kuwa wata mace idan aka nuna mata bindiga tsoro da rudewa yakan sa ta
dabirce ta kasa ciro kudi ko sarka ta bayar"
kuma ba lallai bane a san inda ta boye su" wata
kuma da taji an harba bindigar zata suma ko
bango aka harba tun mafin ma azo kanta" kuma idan bata a cikin hayyacinta" babu yadda za'ayi ta ciro Alheri ta bayar"
Akwai lokutan da basu san suyi kisa a wajen aiki" shiyasa basu dauko bindiga akai-akai" sun fi jin dadin aiki da danyen icce mai kaya" duk wanda suka sashi a tsakiya suka fara caji" dole ne ya fadi inda kudi suke" kuma ba maganar kisa" indai ba kwanan mutum ya kare ba" zasu bar mutum da ranshi" amma kuma tsamin jiki wannan kuma ba'a magana"
shiyasa suke fargabar fita su doshi jami'an tsoro basu da makami a hannunsu" to amma kuma da suka ga Lado yayi waje bai damu ba" dauke da akwatin kudin sai suka bi bayanshi babu wanda yake waiwaiyar karamar jakar da suka amsa awajen karuwan" suka barta a yashe a tsakiyar
gidan suka yi waje da gudu"
A daidai lokacin ne sukaji an sake yin harbi sau
daya a waje" suka bi ta kofar gidan suka fadi kasa" suna
rarrafa a lokacin da suka fita" sunyi baifi taku
biyar ba sai wani harsashin bindiga ya fado a
cikinsu tare da tartsatsin wuta" nan da nan suka tarwatse kowa ya kama nashi wajen"
"Yan sanda dake a boye a jikin bangon
makwabtan Hajiya tabawa suka firfito da gudu
suka bi barayin uku"
Ganin sun warwartsu kowa yabi hanyarshi sai
'yan sanda biyu suka bi bangis" 'yan sanda uku
suka bi bala" daya kuma yabi lado"
'yan sandan dake biye da bangis suka fara daka mashi tsawa" sai wani ya sakar mashi wuta akafa" kafin ya fadi ne kuma sai wani mara hakuri a cikin 'yan sandan ya saki tashi bindigar ta sami bangis a fankacecen bayan shi" harsashin ya huda shi ya fita da gudu yaje can gaba ya sami wata falwaya a bakin hanya ya fasata ya shiga ciki" bangis yayi koli-koli ya fado kasa" A lokacin babu wani abu dake dauke da sauran rai ajikinshi"
"yan sandan dake biye da bala suma sun
cimmashi" amma kuma ganin yaki tsayawa kuma yana tayi masu yawo da hankali a cikin wani lungu" sai suka ji haushi suka sakar mashi harsasan bindigogin dake hannunsu"
A lokaci guda kuma suka same shi" harsashi na daya ya sameshi a kafada" harsashi na biyu ya same shi a kokon kai" harsashi na uku yabi ta jikin wuyanshi yayi awon gaba da wata jijiya suka kara gaba tare"
Gawar bala ta juya sau biyu ta fada cikin wata
katuwar kwata" a lokacin da 'yan sandan suka