Gaskiya Dokin Karfe

Galadima.com.ng Domin sharhi kan al amuran yau da kullum

Babu likitan da zai kara duba lafiyar dan karota

Kungiyar ma'aikatan lafiya ta kasa Nigerian Medical Association ta ce daga yanzu babu wani likita da zai da zai Kara duba jami'in hukumar KAROTA yayin da ya je asibiti don neman agajin likita, inda shugaban kungiyar reshen Kano Dr Sanusi Muhammad Bala ya ce tun a ranar 4 ga wannan wata na janairu ne wasu jami'an KAROTA suka ci zarafin wani Likita da ke aiki a asibitin Kashi na Dala ta hanyar dukan sa da takalmi Kuma kungiyar ta kaiwa hukumar kara amma har yanzu bata dauki mataki ba.